Yadda Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Wasu ’Yan Najeriya Suka Rage Cin Abinci

Daga Laraba

Daga Laraba
Yadda Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Wasu ’Yan Najeriya Suka Rage Cin Abinci
Jan 25, 2023
Aminiya

Matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa ta tilasta wa 'yan Najeriya sauya yadda suke rayuwa. 

Shin kun san irin halin da jama'a ke ciki, kawo yanzu? 

Shirin Daga Laraba ya binciko hakikanin halin da ake ciki, ya kuma tuntubi dalilai.