Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
Daga Laraba
More Info
Daga Laraba
Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
Jun 14, 2023
Aminiya

Kungiyoyin  bada agaji masu zaman kansu na kasashen yammacin duniya da aka fi sani da NGO na neman hana mata zaman aure a Jihar Borno, Arewa maso Gabashin Najeriya. 

Ko ta wadanne hanyoyi wadannan kungiyoyi na NGO ke shiga sha'anin zamantakewar aure? 

Saurari shirin Daga Laraba domin jin inda gizo ke saka.