Da Wuya Talakan Najeriya Ya Iya Zuwa Aikin Hajjin Bana
Daga Laraba
More Info
Daga Laraba
Da Wuya Talakan Najeriya Ya Iya Zuwa Aikin Hajjin Bana
Sep 13, 2023
Aminiya

Tun bayan da hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce maniyatta aikin Hajjin 2024 su fara neman kafin alkalamin Naira miliyan 4 da rabi, yan ƙasa ke ta cece-kuce kan wannan labari.

Wasu na ganin anya wannan lamari ba zai gagari talaka ba, yayinHda kuma masana da hukumomin ke kare kansu a kan wannan mataki.


A cikin shirin daga laraba na wannan mako mun duba dalilan karin kudin aikin Hajji, da kuma abin da yan kasar ya kamata su duba gameda wannan ƙari