Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu
Daga Laraba
More Info
Daga Laraba
Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu
Nov 22, 2023
Aminiya

Bayan watanni tara da kammala zaben 2023 da zubar da wasu jiga-jigan yan siyasa, bangaren shari’a ma na cigaba da zartar da hukunci, inda zuwa yanzu aka tsige akalla gwamnoni hudu daga jam’iyyu daban-daban.

Wasu na ɗiga ayar tambaya kan saƙaƙiyar da alƙalai ke amfani da su wajen yanke hukunci a kotunan.

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba ainihin dalilan da suka sa kotunan tsige gwamnonin huɗu zuwa yanzu.