June 12: Me Ranar Demokradiyya Ke Nufi Ga Talakan Najeriya?

Daga Laraba

Daga Laraba
June 12: Me Ranar Demokradiyya Ke Nufi Ga Talakan Najeriya?
Jun 12, 2025
Idris Daiyab Bature

An ayyana 12 ga watan Yunin kowace shekara a matsayin Ranar Dimokuradiyya a Najeriya don tunawa da ranar da aka gudanar da zaben da aka yi amanna cewa shi ne mafi sahihanci da inganci a tarihi.


Sai dai bayan fiye da shekara 30 da wannan zabe da fafutukar da ta biyo baya, wasu masana suna ganin har yanzu kwalliya ba ta biya kudin sabulu ba.


Ko mece ce hujjarsu? Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.