Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji
Feb 04, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

A ranar Alhamis ne matan ’yan canji daga Kasuwar Wapa da aka tsare suka ziyarci Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero domin neman ya sanya baki a bayyana musu halin da mazajen nasu suke ciki.
Shirin Najeriya A Yau ya dauko cikakken rahoton halin da iyalan ’yan canjin suke ciki shekara guda tun bayan tsare su.