Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?
Feb 08, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Matasa ne kashin bayan kowace al'umma, domin su a ke fatan su gaji magabatansu, har a  kan yi wa matasan wakar cewa,  "yara manyan gobe".

Sai dai a Najeriya har yanzu matasan basu fara gani a kasa ba, domin kuwa ba a tsarmawa da su a harkokin mulki. 

A ina matsalar take, kuma mene ne a ke yi ba dai dai ba?