Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?
Feb 08, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Matasa ne kashin bayan kowace al'umma, domin su a ke fatan su gaji magabatansu, har a  kan yi wa matasan wakar cewa,  "yara manyan gobe".

Sai dai a Najeriya har yanzu matasan basu fara gani a kasa ba, domin kuwa ba a tsarmawa da su a harkokin mulki. 

A ina matsalar take, kuma mene ne a ke yi ba dai dai ba?