Wahalar Man Fetur; 'Yan Najeriya Na Yaba Wa Aya Zakinta

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Wahalar Man Fetur; 'Yan Najeriya Na Yaba Wa Aya Zakinta
Feb 17, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Tun farkon satin nan ake wahalar man fetur a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja da kewa, sakamakon shigowa da gurbataccen man fetur din da a ka ce anyi a satin da ya gabata.

Farsahin ababen hawa ya tashi, an kuma samu karancin ababen hawan da ya tilastawa da yawa fara tafiyar kafa.

yayinda masu sayar da mai a galan da aka fi sani da 'yan bumburutu ke cin karensu babu babbaka.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanan irin wainar da ake toyawa.