Yadda Rikicin Rasha Da Ukraine Ya Dugunzuma ‘Yan Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Rikicin Rasha Da Ukraine Ya Dugunzuma ‘Yan Najeriya
Feb 25, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Yakin da ya barke tsakanin Ukraine da Rasha zai shafi kasashen duniya da dama, musamman wadanda su ka dogara da samun kudin shiga ta hanyar fitar da danyen mai.

a daya gefen kuma akwai yiwuwar a samu fantsamar kananan makamai cikin duniya sanadiyyar wannan yaki idan ya yi kamari.

Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanan musabbabin rikicin da kuma hanyoyin da zai shafi sauran sassan duniya.