Send us a text
Majalisa ta sakawa dokar da za ta hana ’yan siyasa sauya sheka bayan darewa kujerun mulki a Najeriya.
Menene ke hana ’yan siyasa zama a jam'iyya daya tunda ance jam'iyya akidace, kuma ta wadanne hanyoyi wannan doka za ta taimaki siyasar kasar?