Majalisa Ta Sakawa Dokar Da Za Ta Hana 'Yan Siyasa Sauya Sheka Hannu

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Majalisa Ta Sakawa Dokar Da Za Ta Hana 'Yan Siyasa Sauya Sheka Hannu
Mar 24, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Majalisa ta sakawa dokar da za ta hana ’yan siyasa sauya sheka bayan darewa kujerun mulki a Najeriya.

Menene ke hana ’yan siyasa zama a jam'iyya daya tunda ance jam'iyya akidace, kuma ta wadanne hanyoyi wannan doka za ta taimaki siyasar kasar?