Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?
Apr 07, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Bayanai sun karade Najeriya kan mai yiwuwa babbar jam'iyyar adawa ta kasar PDP ta yi watsi da tsarin karɓa_karɓa a wani yunkuri na ƙwace mulki daga hannun jam'iyya APC mai mulki a zaɓen baɗi. 

Anya wannan yunƙuri zai kaita ga nasara kuwa?
Saurari amsar wannan tambaya da ma waɗansu masu alaƙa.