Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?
Apr 07, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Bayanai sun karade Najeriya kan mai yiwuwa babbar jam'iyyar adawa ta kasar PDP ta yi watsi da tsarin karɓa_karɓa a wani yunkuri na ƙwace mulki daga hannun jam'iyya APC mai mulki a zaɓen baɗi. 

Anya wannan yunƙuri zai kaita ga nasara kuwa?
Saurari amsar wannan tambaya da ma waɗansu masu alaƙa.