Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS
Apr 28, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Kwana 30 da harin Jirgin Kasan Kaduna zuwa Abuja da ya yi sanadiyyar satar mutane da dama, Hukumar DSS ta yi hasashen sabbin hare-hare a wuraren ibada da na shakatawa.

wane shiri gwamanti da limamai da fastoci ke yi da samun wannan labari daga hukumar DSS?