Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS
Apr 28, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Kwana 30 da harin Jirgin Kasan Kaduna zuwa Abuja da ya yi sanadiyyar satar mutane da dama, Hukumar DSS ta yi hasashen sabbin hare-hare a wuraren ibada da na shakatawa.

wane shiri gwamanti da limamai da fastoci ke yi da samun wannan labari daga hukumar DSS?