Rayuwata Da Tsohon Ciki A Hannun Maharan Jirgin Kasa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Rayuwata Da Tsohon Ciki A Hannun Maharan Jirgin Kasa
May 27, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga Maris ya rutsa da mata 18 ciki harda masu ciki. 

Wadansu matan sun haihu a cikin daji a hannun maharan, sannan sun sako wata mai cikin da ke sa ran haihuwa ko yau ko gobe.

Mai cikin da ta kubuta tayi mana bayanin yadda ta rayu a hannun maharan, ta kuma bayyana mana bukatar maharan.