Yadda Sojoji Suka Bindige Kanina Sabida Fetur A Neja

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Sojoji Suka Bindige Kanina Sabida Fetur A Neja
Jun 23, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Rahotanni sun bayyana daga jihar Neja kan kisan wani matashi dake aiki a wani gidan man fetur sakamakon rashin jituwar da ta shiga tsakaninsu a ranar Litinin din da ta gabata. 
Shirin namu na wannan lokaci ya yi bincike kan ainihin abinda ya faru.