‘Yadda Aka Nemi Yin Lalata Da Ni A Wurin Aiki’

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
‘Yadda Aka Nemi Yin Lalata Da Ni A Wurin Aiki’
Jul 05, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Shin me ke sa a wasu wuraren aiki ake neman yin lalata da ma’aikata?

Duk da cewa an fi neman mata domin yin lalata da su a wuraren aiki, bincike ya nuna yanzu lamarin ya kai ga har mazan ma ba a bari ba.

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da wata wadda ta taba samun kanta a irin wannan yanayi, ta kuma ji ta bakin da masana da sauran masu sharhi a kan wannan matsala.