Shin me ke sa a wasu wuraren aiki ake neman yin lalata da ma’aikata?
Duk da cewa an fi neman mata domin yin lalata da su a wuraren aiki, bincike ya nuna yanzu lamarin ya kai ga har mazan ma ba a bari ba.
Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da wata wadda ta taba samun kanta a irin wannan yanayi, ta kuma ji ta bakin da masana da sauran masu sharhi a kan wannan matsala.