"Yadda Malamin Mu Ya Dagargazamin Kashin Wuya" Dalibar Makaranta

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
"Yadda Malamin Mu Ya Dagargazamin Kashin Wuya" Dalibar Makaranta
Aug 05, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Ranar Laraba 21 ga watan Yulin 2022, Aminiya ta ruwaito labarin wata yarinya  yar makarantar sakandire a zariya da wani malami ya buga da gora a wuya.

Shirin Najeriya  A Yau na wannan lokaci ya binciko wannan yarinya, ya tattauna da ita, kuma ji halin da ake ciki a yanzu.

Domin sauraron matakin da iyayen wannan yarinya su ka dauka, da irin matakin da hukumomi suka dauka, ku saurari cikakken shirin.