A karshen makon da ya gabata ne rundunar sojan Najeriya suka yi nasarar shiga wani kauye a karamar hukumar Chukun suka ragargaji wadansu gungun yan ta'adda.
Rahotanni sun tabbatar cewa kauyen da jami'an sojan suka kashe 'yan ta'dddar a ciki babu mutumin kirki ko daya, sakamakon kwace garin da 'yan ta'addan suka yi.
A shirin namu na yau mun tattauna da wadanda wannan abu ya faru a kusa da su, sun kuma bamu cikakken labarin irin namijin kokarin da sojojin Najeriya suka yi a wannan karon.
Domin sauke shirin domin sauraro a duk lokacin da ku ke so latsa nan