Mako guda bayan mutuwar mutane sama da 10, da jikkatar da dama a wata kasuwar dabbobi dake Ajase a Jihar Kwara sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Fulani da 'yan kungiyar OPS sanadiyyar fasa madubin mota da wata saniya ta yi.
A kwai cikkaken bayanin halin da ake ciki zuwa yanzu a cikin wannan shirin.