Ruwa Ya Tashi Cinye Jihar Jigawa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Ruwa Ya Tashi Cinye Jihar Jigawa
Sep 09, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Rahotanni daga garuruwa da dama a Jihar Jiagawa na nuna cewa mamakon ruwan saman da ake samu a wannan daminar na barazana ga garuruwa da yawa. 

Shin mene ne dalilin da duk shekara sai an samu ambaliyar ruwa a Jigawa? 

Kusan ganaki dubu biyu ruwa ya wanke a Karamar Hukumar Babura. Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da wadanda abin ya shafa domin jin halin da su ke ciki