Yadda Sakaci Ya Sa Likita 1 Duba Lafiyar Mutum 45,000 A Arewacin Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Sakaci Ya Sa Likita 1 Duba Lafiyar Mutum 45,000 A Arewacin Najeriya
Oct 21, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Ana ganin karancin kulawar da Gwamnatin Najeriya ke yi da albashin likitocin ta, na ci gaba da sa su ficewa daga kasar, dalilin da ke kara je fa rayuwar ’yan kasar a cikin hatsari. 

Ko kunsan likitoci guda nawa muke da su a Najeriya baki daya?

Saurari shirin  Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin inda gizo ke saka.