Jam’iyyar APC ta jima tana fama da rikici tsakanin ’ya’yanta a Jihar Kano.
Lura da matsayi da tasirin Kano a siyasar Najeriya, anya APC ta shirya kawo jihar a zaben 2023 kuwa?
Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da ’yan jam’iyyar a jihar, da masana kimiyyar siyasa domin game da tasirin rikice-rikicen ga makomar jam’iyyar a zaben 2023.