Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji
Nov 04, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail



Hukumar EFCC ta kai samame wurin masu canjin kudaden ketare a Abuja da Kano.

Shin ko mene ne dalilin EFCC na wannan kame a daidai wannan lokaci?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da ke faruwa.