Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji
Nov 04, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text



Hukumar EFCC ta kai samame wurin masu canjin kudaden ketare a Abuja da Kano.

Shin ko mene ne dalilin EFCC na wannan kame a daidai wannan lokaci?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da ke faruwa.