Yadda Soludo Ke Gyaran Tarbiyya A Anambra.
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda Soludo Ke Gyaran Tarbiyya A Anambra.
Nov 07, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed


Tun bayan darewa karagar mulkin Jihar Anambra, Farfesa Charles Chukuma Soludo ya yi wa 'yan jihar bazata, domin kuwa ya mayar da hankalinsa a bangaren gyaran tarbiyya da kyautata mu'amala. 


Shin ko kunsan bangarori da ababen da Soludo ya tabo a jihar ta sa tun bayan zamowarsa gwamna? 


Shirin Najeriya A Yau ya kalli ababen da Soludo ya tabo da idanun basira, bayan dorasu a teburin fida. 


A yi sauraro lafiya.