Tun bayan darewa karagar mulkin Jihar Anambra, Farfesa Charles Chukuma Soludo ya yi wa 'yan jihar bazata, domin kuwa ya mayar da hankalinsa a bangaren gyaran tarbiyya da kyautata mu'amala.
Shin ko kunsan bangarori da ababen da Soludo ya tabo a jihar ta sa tun bayan zamowarsa gwamna?
Shirin Najeriya A Yau ya kalli ababen da Soludo ya tabo da idanun basira, bayan dorasu a teburin fida.
A yi sauraro lafiya.