Yadda Soludo Ke Gyaran Tarbiyya A Anambra.
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda Soludo Ke Gyaran Tarbiyya A Anambra.
Nov 07, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text


Tun bayan darewa karagar mulkin Jihar Anambra, Farfesa Charles Chukuma Soludo ya yi wa 'yan jihar bazata, domin kuwa ya mayar da hankalinsa a bangaren gyaran tarbiyya da kyautata mu'amala. 


Shin ko kunsan bangarori da ababen da Soludo ya tabo a jihar ta sa tun bayan zamowarsa gwamna? 


Shirin Najeriya A Yau ya kalli ababen da Soludo ya tabo da idanun basira, bayan dorasu a teburin fida. 


A yi sauraro lafiya.