Bola Ahmed Tinubu ya yaba kamun ludayin gwamnatin Shugaba Kasa Muhammadu Buhari kan yaki da ta’addanci a lokacin kaddamar da yakin neman zabensa.
Shin idan Tinubu ya bi sawun Buhari a yaki da ta’addanci, za a kawo karshen matsalar tsaro?
Saurari Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin wainar da ake toyawa a tawagar Bola Ahmed Tinubu