Yadda Dan Chana Ya Ce Ya Kashewa Ummita Miliyan N120

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Dan Chana Ya Ce Ya Kashewa Ummita Miliyan N120
Nov 18, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

A ci gaba da sauraron karar kisan gillar da ake  zargin  wani dan kasar Chana da yi wa wata bakanuwa (Ummita), wanda ake zargin ya bayyana yadda ya kashe wa marigayiyar miliyoyin Naira.

Ko kun san a ikirarin dan Chana harda bayyana cewa ya na baiwa marigayiya Ummita alawus din Naira dubu dari duk mako?

Shirin Najeriya  A Yau na wannan lokaci na dauke da cikakken bayanin abin da ya wakana a kotu, da ma wadansu batutuwa.