Asarar da Najeriya ta tafka Saboda Kasa Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya a Qatar

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Asarar da Najeriya ta tafka Saboda Kasa Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya a Qatar
Dec 19, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Najeriya na daya daga cikin kasashen da aka cire da wurwuri a jerin kasashen da zasu taka leda a gasar cin kofin duniya da aka buga a Qatar. 

Bayan cire 'yan kungiyar kwallon kafar Najeriya tun kan kaiwa ga matakin karshe da zai basu damar buga wasa a matakin duniya, shin kun san irin asarar da hakan ya janyo wa 'yan kungiyar kwallon kafar Najeriyar?

Shirin Najeriya A Yau na kunshe da karin bayani, a yi sauraro lafiya.