“Daliban Yauri: ‘Tun baya sace ’yata kullum ina jinya asibiti’

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
“Daliban Yauri: ‘Tun baya sace ’yata kullum ina jinya asibiti’
Jan 13, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Shekara daya da wata takwas ke nan, da sace daliban makarantar sakandaren Birnin Yauri da ke Jihar Kebbi. 

Shin ko a wane hali iyayen yaran da aka sace ke ciki zuwa yanzu?

Mun tattauna da iyayen yaran, mun kuma ji ta bakin gamnatin Jihar, a yi sauraro lafiya.