“Daliban Yauri: ‘Tun baya sace ’yata kullum ina jinya asibiti’

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
“Daliban Yauri: ‘Tun baya sace ’yata kullum ina jinya asibiti’
Jan 13, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Shekara daya da wata takwas ke nan, da sace daliban makarantar sakandaren Birnin Yauri da ke Jihar Kebbi. 

Shin ko a wane hali iyayen yaran da aka sace ke ciki zuwa yanzu?

Mun tattauna da iyayen yaran, mun kuma ji ta bakin gamnatin Jihar, a yi sauraro lafiya.