Manufofin ’Yan Takarar Gwamna Ga Katsinawa A 2023

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Manufofin ’Yan Takarar Gwamna Ga Katsinawa A 2023
Jan 16, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Yan takarar gwamnan Jihar Katsina sun bayyana kudurorinsu kan matsalar tsaro, tattalin arziki da kiwon lafiya. 

Sun baje kolin manufofin nasu ne a  wani taron tattaunawa da kamfanin Media Trust ya shirya a jihar.

Shin kun san manufofin nasu? 

Saurari shirin Najeriya A Yau domin sanin inda aka kwana.