Yadda INEC Za Ta Kare Ma’aikatanta Daga Barazanar Tsaro Lokacin Zabe

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda INEC Za Ta Kare Ma’aikatanta Daga Barazanar Tsaro Lokacin Zabe
Jan 26, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

A yayin da ranar zabe ke ta karatowa, Me hukumar Zaben ke yi don tabbatar da samun isasshen tsaro ga ma’aikatan ta?

Ma’aikatan a shirye suke don gudanar da ayukan zabe a watan gobe?

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki da kuma masu sharhi kan batun.