Dole ta sa ’yan kasuwa sauko da farashin kayayyakin da suke sayarwa saboda karancin kudin da ke yawo a gari da kuma hannun mutane.
Yaya ’yan kasuwan suke ji game da wannan al’amarin?
Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki da masana kan al’amarin.