'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'
Feb 13, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Fulani makiyaya suna barin matsugunansu a jihar Taraba kan zargin cewa ana kashe su, kuma ana kwace masu dukiyoyinsu.

A cewarsu, wasu ‘yan vigilante ke wannan aika-aikan.

Shin su waye ke kashe makiyayan?

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a al’amarin.