Fadi-Tashin Gwamnoni Don Cin Zaben 2023
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Fadi-Tashin Gwamnoni Don Cin Zaben 2023
Mar 09, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a Text Message.

Gwamnonin da jam’iyyunsu ba su kai bantensu a jihoinsu ba a zaben shugaban kasa na fadi-tashin ganin ba a maimaita hakan ba a zaben gwamna da za a yi Ranar Asabar 11 ga Maris. 

Anya wannan farga da gwamnonin suka yi bazata zama fargar jaji ba? 

Shirin Najeriya A Yau ya dubi yadda gwamnonin da jam’iyyarsu ta fadi a jihohinsu a zaben shugaban kasa ke tunkarar zaben gwamna da ke tafe idan Allah Ya kai mu.