Ko Yaya Mulkin Tinubu Zai Kasance?
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Ko Yaya Mulkin Tinubu Zai Kasance?
Mar 13, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Ganin cewa jam'iyyun adawa sun samu kuri'u sama da miliyan 13 a zaben shugaban kasa da ya gudana ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun 2023, shin yaya karfin adawa zai shafi tafiyar gwamnatin zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin wadansu da ba su zabi Tinubu ba a zaben da ya gabata ba, ya kuma ji ta bakin masana kan wannan maudu'i.