Akwai Yiwuwar Sayen Kuri’a A Zaben Gwamnoni -Masana

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Akwai Yiwuwar Sayen Kuri’a A Zaben Gwamnoni -Masana
Mar 16, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Lura da yadda ’yan Najeriya suka wahala kan rashin tsabar kudi a kwanakin nan, shirin Najeriya A Yau ya yi nazarin abin da zai biyo bayan umarnin Kotun Koli na ci gaba da karbar tsoffin kudi da kuma ta yadda zai shafi zaben gwamnonin da ke tafe. 

Shin kuna ganin dawo da amfani da tsoffin kudi zai ba da damar sayen kuri’a?