Matsin Tattalin Arziki Na Neman Hana Yin Burodi – Kungiya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Matsin Tattalin Arziki Na Neman Hana Yin Burodi – Kungiya
Mar 28, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Rahotanni sun tabbatar da cewa an rufe gidajen burodi sama da 200 a Jihar Yobe da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.

Shin mene ne dalilin da ya jawo rufe gidajen har 200 a wannan Jiha?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan halin da ake ciki dangane da yin burodi a Najeriya.