Abin Da Zai Faru Idan An cire Tallafin Man Fetur A Watan 6

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Zai Faru Idan An cire Tallafin Man Fetur A Watan 6
Apr 18, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Gwamnatin Najeriya za ta baiwa magidanta masu karamin karfi miliyan 10 Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni in an cire tallafi man fetur baki daya. 

Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin? 

Shirin Najeriya A yau na tafe karin bayani kan wannan batu.