Abin Da Ya Kamata 'Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Kamata 'Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan
May 09, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Yakin da aka dauki kwanaki ana tafkawa a kasar Sudan ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama, ya kuma janyo hasarar dukiya mai tarin yawa. 

Ko wane darasi Yakamata gwamnatin Najeriya da kuma 'yan Najeriya su koya? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan rikicin Kasar Sudan, da kuma shawarwari kan darussan da ya kamata a kowa.