Tattalin arzikin Najeriya da na ‘yan kasar na daga cikin bangarorin da gwamnatin Shugaba Buhari ta ce ta mayar barin gado ta mai da hankali wajen ingantawa;
Ko tattalin arzin naku ya samu ingantuwa kuwa?
Shirin Najeriya A Yau ya dubi irin yanayin tattalin arzikin da Gwamnatin Buhari za ta bar wa wadda za ta gaje ta.