Shin Da Gaske Tinubu Ya Janye Tallafin Man Fetur?
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Shin Da Gaske Tinubu Ya Janye Tallafin Man Fetur?
May 30, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Duba da cewa da yawa cikin 'yan Najeriya na ganin da tallafi man fetur su ke amfana  kai tsaye. 

Me batun cire tallafin mai ke nufi, wane mataki kungiyar masu hada-hadar man fetur za su dauka, kuma ya ya 'yan Najeriya suka kalli wannan batu?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani