Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42
Jul 04, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Rahotanni daga kasar Saudiyya na nuna cewa kusan rabin alhazan da suka je aikin Hajji bana sun gamu da rashin lafiya. 
Ko mene ne dalilin da Alhazan Najeriya suka samu kansu a yanayin rashin lafiya? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan wannan batu.