Yadda Ake Neman Shugabanci A Majalisar Tarayyar Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Ake Neman Shugabanci A Majalisar Tarayyar Najeriya
Jul 06, 2023
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Tun bayan kammala zaben shuwagabbanin majalisar tarayyar Najeriya da ya gudana a shekaran jiya Talata 4 ga Yulin Wannan shekara a zauren majalisar, hankali ya koma kan yadda za ayi rabon kwamitocin da ke zauren. 

Wane hali ake ciki a yanzu haka dangane da neman shugabancin kwamitoci a zauren Majalisar Tarayyar Najeriya? 

Shirin namu na wannan lokacin na tafe da cikakken bayani, Ku biyo mu Sannu a hankali.