Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
Jul 31, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Tun bayan tabbatar da cire tallafin man fetur da shugaban Najeriya Bola Ahmed ya yi a ranar da ya kama aiki a Najeriya 'yan kasar ke kukan tsanantan tattalin arzika, da ya jefa rayuwar mutane da dama cikin tashin hankali. 

Kungiyar kwadago ta Najeriya ta shirya gangami na gama gari a ranar Laraba mai zuwa, ko a wane hali a ke ciki a jihohin kasar nan? 

Shirin Najeriya A Yau ya tattaro rahoto daga wasu daga cikin jihohin kasar nan.