Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
Jul 31, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Tun bayan tabbatar da cire tallafin man fetur da shugaban Najeriya Bola Ahmed ya yi a ranar da ya kama aiki a Najeriya 'yan kasar ke kukan tsanantan tattalin arzika, da ya jefa rayuwar mutane da dama cikin tashin hankali. 

Kungiyar kwadago ta Najeriya ta shirya gangami na gama gari a ranar Laraba mai zuwa, ko a wane hali a ke ciki a jihohin kasar nan? 

Shirin Najeriya A Yau ya tattaro rahoto daga wasu daga cikin jihohin kasar nan.