Abin Da Ya Hana 'Yan Najeriya Fita Zanga-Zangar NLC

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Hana 'Yan Najeriya Fita Zanga-Zangar NLC
Aug 03, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Jiya Laraba 'ya'yan kungiyar kwadago ta Najeriya su ka fara zanga-zangar lumana domin nuna adawa da wadansu tsarukan gwamnatin tarayya.  Sai dai gama garin 'yan Najeriya ba su shiga wannan zanga-zangar ba.
Ko mene ne ya sa 'yan Najeriya kauracewa wannan zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci? 
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani