Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura
Aug 07, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Mika sunayen wadanda shugaban Kasar Najeriya BOla Ahmed Tinubu ya mika majalisa domin tantancewa ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan Najeriya. 

Koi mene ne dalilin da ‘yan Najeriya ke ta musayar ra’ayi kan sunayen ministoci? 

Shirin Najeriya A  Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.