Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura
Aug 07, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Mika sunayen wadanda shugaban Kasar Najeriya BOla Ahmed Tinubu ya mika majalisa domin tantancewa ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan Najeriya. 

Koi mene ne dalilin da ‘yan Najeriya ke ta musayar ra’ayi kan sunayen ministoci? 

Shirin Najeriya A  Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.