Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
Aug 15, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Rahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a jihar Kano cikin sati guda.

Ƙididdigar da aka fitar kwanan nan na nuna cewa jihar ita ce ta ɗaya a Najeriya dake ɗauke da wannan cuta.

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a jihar Kano.