Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
Aug 15, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Rahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a jihar Kano cikin sati guda.

Ƙididdigar da aka fitar kwanan nan na nuna cewa jihar ita ce ta ɗaya a Najeriya dake ɗauke da wannan cuta.

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a jihar Kano.