Me Ya Sa A Ke Naɗa 'Yan Arewa Ministocin Tsaro
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Me Ya Sa A Ke Naɗa 'Yan Arewa Ministocin Tsaro
Aug 18, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Ƙididdiga ta nuna cewa yawancin ministocin da ake naɗa wa su jagoranci fannin tsaro a mulkin dimokraɗiyya suna fitowa ne daga yankin arewa.

Ƙalubalen tsaro ya fi ƙamari a wannan yanki, abin da ya sa wasu ke ganin hakan wani salo ne da zai sa su maida hankali wajen magance damuwar yankin.


A cikin shirin Najeriya a Yau, mun duba tasirin da nadin 'yan Arewa a matsayin ministocin tsaron gwamnatin Tinubu zai yi tasiri wajen magance matsalolin tsaron yankin.