Yadda Nadin Mata 131 Mukaman Siyasa Ya Tayar Da Kura A Neja
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda Nadin Mata 131 Mukaman Siyasa Ya Tayar Da Kura A Neja
Aug 21, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a Text Message.

Nadin mata 131 mukamin masu taimakawa na musamman da Gwamnan Jihar Neja Muhammad Umar Bago ya yi a karshen makon jiya na ci gaba da daukar hankalin 'yan jihar. 

Mene ne wannna nadin ke nufi, kuma ta wadanne bangarori zai shafi gwamnati da jama'ar jihar Neja?

Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin.