Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu
Aug 24, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Tun bayan da aka rantsar da ministocin gwamnatin Tinubu, kowannen su ke ta shan alwashin cimma wani muradi ga 'yan Najeriya.

Wasu ganin akwai alƙawuran da za a iya siffanta su da romon-baka, amma ba lallai su cika ba.

A cikin shirin Najeriya a Yau, mun duba hanyoyin da ministocin za su bi domin ganin sun baiwa maraɗa kunya a kan alƙawuran da suka ɗauka.