Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu
Aug 24, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Tun bayan da aka rantsar da ministocin gwamnatin Tinubu, kowannen su ke ta shan alwashin cimma wani muradi ga 'yan Najeriya.

Wasu ganin akwai alƙawuran da za a iya siffanta su da romon-baka, amma ba lallai su cika ba.

A cikin shirin Najeriya a Yau, mun duba hanyoyin da ministocin za su bi domin ganin sun baiwa maraɗa kunya a kan alƙawuran da suka ɗauka.