Dalilin Rufe Kasuwannin Dabbobi 8 A Jihar Zamfara
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Dalilin Rufe Kasuwannin Dabbobi 8 A Jihar Zamfara
Sep 05, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

A kokarin magance kalubalen tsaro dake addabar jihar Zamafara, gwamnatin jihar ta ce a rufe dukkanin wasu kasuwannin dabbobi a jihar.

Hakan ya biyo bayan korafe korafen da ake na cewa ana yawan kai dabbobin sata a irin wadannan kasuwanni.

To amma meyasa aka maida hankali a kasuwannin dabbobi kadai? abin da shirin mu na Najeriya a yau ya maida hankali kenan.