Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano
Sep 21, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Za a iya bakin aƙalami ya bushe a tashin farko na matakin kujerar gwamna a jihar Kano.

An gudanar da shari'ar da ta baiwa Nasiru Gawuna na jam'iyar APC nasa a kan gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf a wani salo na zamani da wasu basu taɓa gani ba.

Shirin Najeriya a Yau ya duba me zai iya faruwa bayan wannan hukuncin.